Job opportunity

Ga Wata Sabuwar Dama Daga Tashar Arewa24

Advertisement Join Our Whatsapp Group

Assalamu Alaikum barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana cikin koshin lpy

A yau nazo muku da wata sabuwar dama daga gidan bidiyo na tashar Arewa24

Kamar yadda kuka sani tashar AREWA24 itace gidan talabijin din nishadantarwa ta farko mai yada shirye-shiryenta 24 da harshen Hausa wacce aka kirkira don masu jin yaren Hausa.

Wannan tashar tana jihar Kano, Nigeria, a halin yanzu AREWA24 tana da shirye-shirye guda 11 na kashin kanta da suka kunshi nishadantarwa da rayuwar yau da kullum duk a harshen Hausa.

Sannan Burin AREWA24 shine ta fito da kyawawan manufofi, tsari, banbance-banbance, girma da kuma nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke a karkashin inuwar AREWA24

A yanzu haka wannan gidan talabijin na arewa24 zasu dauki ma’aikata na tsare-tsare na wasanni da bincike na musamman don kara wayar da kan jama’a, inganta kokarin Tallace-tallace, nazarin ma’auni na kafofin watsa labarun da haɓaka tallace-tallace na AREWA24 da sauran ayyukan kasuwanci na AREWA24.

Wannan damace da matasa masu bukatar yin aiki a Arewa24:

Shigo nan domin Cikawa

Allah ya bada sa’a Ameen

Advertisement

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisement
Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!