Job opportunity

Dama ta samu: Kamfanin jarida zasu dauki sababbin ma’aikata a wasu daga cikin jahohin Nigeriya

Advertisement Join Our Whatsapp Group

Assalamu alaikum barkanmu da wannan lokaci da fatan kuna cikin koshin lpy

A yau nazo muku da wata sabuwar dama ta daukan aiki a kamfanin jarida

Kamfanin jarida zasu dauki sababbin ma’aikata a wasu daga cikin jahohin Nigeriya.

Kamfanin gidan jaridar Nageriya zasu dauki sababbin ma’aikata a wasu daga cikin jahohin da ake dasu acikin kasarnan.

Wannan gidan jaridar suna da babbar hedikwata a Abuja Wanda daga can wadannan ma’aikata zasu karban urmani sannan zasuna aika rahotanni idan wani abu ya faru ko Ana tunanin zai faru.

  • Wadannan jahohin sun hada da:
  • Nasarawa
  • Kaduna
  • Borno
  • Niger
  • Kogi
  • Kano
  • Sokoto
  • Yobe

Domin Neman wannan aikin saika shiga Link din dake kasa

Shigo nan don cikawa

Allah ya bada Sa’a

Advertisement

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisement
Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!