Loan & Support

Duk Wanda Ya Cike Tallafin Kudi Na NG CARES Ga Yadda Zai Duba

Advertisement Join Our Whatsapp Group

Assalamu alaikum warahamatullah, barkanmu da sake kasancewa daku a wannan shafin namu mai Albarka hikimaTv.

A yau nazo muku da wani sabon albishir game da wanda suka cike tallafin kudi na Ng Cares.

Kamar de yadda kuka sani shide wannan shiri shirine da gomnati ta shirya domin bayar da tallafi ga yan nigeria, wanda mutane dayawa sun cike wannan shirin, to a yanzu haka an fara tura sako wanda yake dauke da Link wanda zaku danna link din domin ku cike sauran bayananku.

Kamar de yadda wasu aka turo musu a kwanakin baya, to a yanzu hakama anaci gaba da turo sako ga wanda sukayi nasara sakon shine kamar wannan:

Wasu daga cikin wanda suka cike sune aka fara turo musu sakon Amma idan ba’a turo maka da sakon ba, to karka damu zaka iya shiga Link din dake kasa domin dubawa:

Shigo Nan don Cikawa

Allah ya bada sa’a

Advertisement

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisement
Check Also
Close
Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!