Job opportunity
Yadda Zaka Nemi Aikin Hukumar Zabe Ta INEC
Advertisement
Join Our Whatsapp Group
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC zata dauki sabbin ma’aikatan wucin gadi na zaben da zaa gudanar 2023 za’a bude manhajar yanar gizon daukar ma’aikatan da safiyar yau laraba karfe 8:00 14 ga watan satumba 2022
Ku tabbatar kun cike dukkan ka’idojin da hukumar ta gindaya domin samun nasarar cin gajiyar shiga aikin.
Wurin neman aikin ko cike wani abu daban da gwamnatin tarayya ta bude ba’a bukatar mutum yayi gagawa abu a hankali wurin cikewa, ka tabbata abun da suka tambaya kasa a wurin kada ka sanya musu abun da basu bukata ba.
Danna Link din da yake kasa domin Cikawa👇
Shigo nan domin Cikawa
Allah ya taimaka