Job opportunity

Yadda Zaka Nemi Aikin Hukumar Zabe Ta INEC

Advertisement Join Our Whatsapp Group

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC zata dauki sabbin ma’aikatan wucin gadi na zaben da zaa gudanar 2023 za’a bude manhajar yanar gizon daukar ma’aikatan da safiyar yau laraba karfe 8:00 14 ga watan satumba 2022

Ku tabbatar kun cike dukkan ka’idojin da hukumar ta gindaya domin samun nasarar cin gajiyar shiga aikin.

Wurin neman aikin ko cike wani abu daban da gwamnatin tarayya ta bude ba’a bukatar mutum yayi gagawa abu a hankali wurin cikewa, ka tabbata abun da suka tambaya kasa a wurin kada ka sanya musu abun da basu bukata ba.

Danna Link din da yake kasa domin Cikawa👇

Shigo nan domin Cikawa

Allah ya taimaka

Advertisement

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisement
Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!