Job opportunity

Gwamnatin Kano ta bude Shafi Domin Tallafawa matasan Jihar

Advertisement Join Our Whatsapp Group

Jama’a Assalamu alaikum Barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana cikin koshin lpy.

A yau nazo muku da bayani akan wani sabon tallafi da gwamnatin jihar kano ta fito dashi domin tallafawa matasan jihar ta hanyar daukansu aiki ga dukkan masu sha’awar aikin domin a tallafa musu sabo da a rage radadin zaman banza a jihar.

Wannan aiki ne da zai baka damar yin aiki a karkashin gwamnatin jihar, sannan kuma an bude shafin domin daukan masu bukatar aikin a ranar 08/08/2022 sannan kuma za’a rufe a ranar 12/08/2022

Shigo nan don Cikawa

Allah taimaka

Advertisement

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Advertisement
Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!